iqna

IQNA

nairobi
Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar babban taron baje kolin abincin Halalabirnin Nairobi fadar mulkin kasar Kenya.
Lambar Labari: 3484008    Ranar Watsawa : 2019/09/01

Shugaban kasar Kenya Uhuru Kenyatta ya yi buda baki tare da musulmi a babban masallacin birnin Nairobi a daren jiya.
Lambar Labari: 3483701    Ranar Watsawa : 2019/06/02

Bangaren kasa da kasa, Ana shirin gudanar da wani babban taro na arbaeen a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3483046    Ranar Watsawa : 2018/10/16

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da zaman makokin shahadar Imam Hussain (AS) a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482986    Ranar Watsawa : 2018/09/15

Bangaren kasa da kasa, a ranar talata mai zuwa za a gudanar da sallar idin babbar salla a kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482907    Ranar Watsawa : 2018/08/19

Bangaren kasa da kasa, alaka na ci gaba da kara habbaka tsakanin Iran da jami’oin addini na kiristanci da musulunci a kasar Kenya
Lambar Labari: 3482838    Ranar Watsawa : 2018/07/21

Bangaren kasa da kasa, an kawo karshen gasar karatu da hardar kur’ani mai tsarki a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482695    Ranar Watsawa : 2018/05/26

Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taron matasa musulmi kar na biyu a birnin Nairobin kasar Kenya.
Lambar Labari: 3482141    Ranar Watsawa : 2017/11/26

Bangaren kasa da kasa, an bude tasha talabijin ta farko mallakin musulmi a kasar Kenya wadda za ta rika gabatar da shirye-shirye na addinin muslunci.
Lambar Labari: 3481803    Ranar Watsawa : 2017/08/16

Bangaren kasa da kasa, shugaban kasar Kennya Uhuru Kenyatta ya rabawa musulmi mabukata dabinon buda baki wanda ya kai Ton 36.
Lambar Labari: 3481629    Ranar Watsawa : 2017/06/21

Bangaren kasa da kasa, duk da cewa musulmi a kasar Kenya su ne marassa rinjaye amma masu bukatar abincin musulmi a tsakanin kiristocin kasar na karuwa.
Lambar Labari: 3481455    Ranar Watsawa : 2017/05/01

Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da wani zama kan harkokin tattalin arziki da suka shafi shirin nan na Halal a birnin Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3481393    Ranar Watsawa : 2017/04/10

Bangaren kasa da kasa, dubban musulmi a birnin Nairobi na kasar Kenya sun gudanar da jerin gwano domin nuna rashin amincewa da wani shirin gwamnati na rusa wani masallaci.
Lambar Labari: 3481387    Ranar Watsawa : 2017/04/08

Limamin Juma'a A Nairobi:
Bangaren kasa da kasa, sheikh Muhammad Sawahilu babban limamamin masallacin Juma'a na birnin Nairobi na kasar Kenya ya kirayi dukkanin musulmin kasar da su shiga cikin zaben kwansu da kwarkwatarsu.
Lambar Labari: 3481183    Ranar Watsawa : 2017/01/29

Bangaren kasa da kasa, kasar Kenya na shirin daukar bankuncin bababn baje koli na kayan abincin Halal.
Lambar Labari: 3480911    Ranar Watsawa : 2016/11/05

Bangaren kasa da kasa, an bullo da wani shiri na hada kan mabiya addinin kiristanci da muslunci ta hanyar yin amfani da kaloli a Nairobi na kasar Kenya.
Lambar Labari: 3480715    Ranar Watsawa : 2016/08/16