Bangaren kasa da kasa, jami'ar Marmara ta kasar Turkiya na shirin gina wata bababr cibiyar bincike kan ilmomin addinin musulunci a birnin Strasbourg na kasar Faransa.
Lambar Labari: 3482607 Ranar Watsawa : 2018/04/26
Bangaren kasa da kasa, an fara gudanar da gasar karatun kur'ani mai tsarki ta duniya wadda ta kebanci daliban jami'a a yankin karabuk na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3482562 Ranar Watsawa : 2018/04/12
Bangaren kasa da kasa, cibiyar wakafi ta Mehr a lardin Quniya a kasar Turkiya za ta raba kwafin kur’ani dubu 21 da 500 akasashe 15 na Afirka.
Lambar Labari: 3482043 Ranar Watsawa : 2017/10/27
Bangaren kasa da kasa, wasu muane masu kyamar musulmi sun jefa kan aladea kan wani masallaci a garin Frankfort da nufin keta alfamr wurin.
Lambar Labari: 3482040 Ranar Watsawa : 2017/10/26
Bangaren kasa da kasa, wani dab kasar Holland ya zama sakamakon jin kiran salla a kasar Turkiya a lokacin da yake yawon bude ido.
Lambar Labari: 3481943 Ranar Watsawa : 2017/09/28
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Turkiya ya bayyana cewa za a gudanar da wani zaman a kasa da kasa kan batun matsalar da musulmin Rohingya a birnin new York.
Lambar Labari: 3481871 Ranar Watsawa : 2017/09/06
Muhammad Jawad Zarif:
Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Iran Muhammad Jawad zarif ya bayyana cewa, yana fatan zaman da kasashen msuulmi suka gudanar a birnin Istanbul na kasar Turkiya Palastinu ya haifar da da mai ido.
Lambar Labari: 3481761 Ranar Watsawa : 2017/08/02
Bangaren kasa da kasa, babbar cibiyar da ke kula da harkokin kur’ani a kasar Turkiya ta sanar da cewa, adadin wadanda suka hardace kur’ani a kasar a halin yanzu ya kai dubu 128.
Lambar Labari: 3481696 Ranar Watsawa : 2017/07/13
Bangaren kasa da kasa, an kwashe shekaru 44a jere wani makaho makaranci kuma mahardacin kur’ani da shekaru 67 yana karatu a masallacin Khatunia na lardin Manisa a Turkiya.
Lambar Labari: 3481598 Ranar Watsawa : 2017/06/10
Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar harkokin wajen kasar Turkiya ta mika sakon ta'aziyya danagnae da harin ta'addancin da aka kai yau a Iran.
Lambar Labari: 3481589 Ranar Watsawa : 2017/06/07
Bangaren kawsa da kasa, kungiyar ‘yan ta’addan ISIS ta bude wani masallaci a asirce a gabashin birnin Istanbul na Turkiya domin hada ‘yan kungiyar wuri guda a Turkiya.
Lambar Labari: 3481575 Ranar Watsawa : 2017/06/02
Bangaren kasa da kasa, an bayar da takardun shedar kammala hardar kur'ani mai tsarki ga daliban makaranta 40 a kasar Sudan.
Lambar Labari: 3481542 Ranar Watsawa : 2017/05/23
Bangaren kasa da kasa, Maqbula Agpinar wata tsohuwa ‘yar shekaru 83 ta koyi karatun kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3481526 Ranar Watsawa : 2017/05/18
Bangaren kasa da kasa, wata mata mai suna Firuz Santur mai shekaru 69 a kasar Turkiya ta hardace rabin kur’ani mai tsarki kuma kokarin hardace sauran rabin.
Lambar Labari: 3481380 Ranar Watsawa : 2017/04/06
Bangaren kasa da kasa, ma'aikatar harkokin tattalin arziki a kasar Jamus ta bukaci da a sanya ido matuka kan abubuwan da suke wakana acikin masallatai.
Lambar Labari: 3481363 Ranar Watsawa : 2017/03/31
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da taro bukukuwan Nouruz da kuma na Maulidin Fatima Zahra a birnin Istanbul na kasar Turkiya.
Lambar Labari: 3481335 Ranar Watsawa : 2017/03/22
Bangaren kasa da kasa, kungiyar 'yan ta'adda ta Daesh ta dauki nauyin kaddamar da harin birnin Istanbul a wurin shkatawa na Rina da ke birnin.
Lambar Labari: 3481095 Ranar Watsawa : 2017/01/02
Bangaren kasa da kasa, wasu masu nakasa su uku daga yankin Salwan da ke cikin gundumar Diyar Bakar na kasar Turkiya da suka samu hardace kur’ani mai tsarki.
Lambar Labari: 3481018 Ranar Watsawa : 2016/12/09
Bangaren kasa da kasa, hukumar kula da harkokin addini ta kasar Turkiya za ta gina masallaci mafi girma a kasar Jibouti.
Lambar Labari: 3480926 Ranar Watsawa : 2016/11/10
Bangaren kasa da kasa, A taron shugabannin kungiyoyin musulmia birnin Istanbul na Turkiya an jaddada cewa masallacin Aqsa mai alfarma yana fuskantar gagarumar barazana daga yahudawan sahyuniya.
Lambar Labari: 3480837 Ranar Watsawa : 2016/10/08