iqna

IQNA

myanmar
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Myanmar ta ki barin musulman Rokhinga komawa gida duk tare da yerjejeniyar da tacimma da kasar Bangladesh kan hakan da kuma bukatar majalisar dinkin duniya na tayi hakan.
Lambar Labari: 3482399    Ranar Watsawa : 2018/02/15

Bangaren lasa da kasa, kungiyar kasashen musulmi ta duniya ta bayyan acewa, dubban daruruwan ‘yan kabilar Rohingya da suke gudun hijira sun atsoron komawa kasarsu.
Lambar Labari: 3482338    Ranar Watsawa : 2018/01/26

Bangaren kasa da kasa, kwamitin ‘yan kabilar Rohingya mazauna nahiyar turai sun bayyana shekarar 2017 a matsayin shekara mafi muni ga dukkanin ‘yan kabilar.
Lambar Labari: 3482232    Ranar Watsawa : 2017/12/24

Bangaren kasa da kasa, babbar jami'ar harkokin wajen kungiyar tarayyar turai Federica Mogherini ta ce Kungiyar EU za ta taimakawa musulmin Rohinga na kasar Myanmar da suke gudun hijra a Bangladesh.
Lambar Labari: 3482203    Ranar Watsawa : 2017/12/15

Bangaren kasa da kasa, majalisar birnin Dublin fadar mulkin Ireland ta kada kuri'ar kwace lambar yabo da ta baiwa shugabar kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482200    Ranar Watsawa : 2017/12/14

Bangaren kasa da kasa, Kwamiti na uku a babban zauren MDD ya fitar da wani sabon kuduri wanda ya yi Allah wadai da gwamnatin kasar Myanmar kan yadda take azzabtar da musulman kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3482110    Ranar Watsawa : 2017/11/17

Bangaren kasa da kasa, dubban mutane suka gudanar da jerin gwano a kasar Myanmar domin yin kira da a samu sulhu a yankin Rakhine.
Lambar Labari: 3481991    Ranar Watsawa : 2017/10/11

Banaren kasa da kasa, an jinjina wa jagoran kiristoci mabiya darikar Kalotila paparoma kan matsayar da ya dauka kan batun kisan kiyashin da ake yi wa msuulmi a kasar Myanmar inda aka mika lambar yabo kan haka ga wakilinsa a kasar Ghana Gabriel Palmar Bakleh.
Lambar Labari: 3481962    Ranar Watsawa : 2017/10/03

Bangaren kasa da kasa, Gwamnatocin Bangladesh da Myammar sun cimma yarjejeniyar kafa wani kwamiti na aiki tare da nufin dawo da daruruwan 'yan gudun hijira musulmin Rohingya gida bayan sun gudu daga kisan kiyashin da sojoji da 'yan Buddha suke musu a jihar Rakhine.
Lambar Labari: 3481961    Ranar Watsawa : 2017/10/02

Bangaren kasa da kasa, Masu binciken sun sanar da cewa mai yiyuwa ne a yau alhamis su shiga yankin Musulmi Rakhin da ke kasar Myanmar domin ganin halin da musulmi suke ciki daga kusa.
Lambar Labari: 3481944    Ranar Watsawa : 2017/09/28

Bangaren kasa da kasa, Hukumar Kula da Ayyukan Jin Kai ta Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa: Yawan 'yan gudun hijirar Myanmar ko kuma Burma da suka nemi mafaka a kasar Bengaledesh sun haura mutane dubu dari bakwai.
Lambar Labari: 3481929    Ranar Watsawa : 2017/09/24

Bangaren kasa da kasa, musulmi masu gudun hijira 'yan kabilar Rohingya suna fusnkantar matsaloli a wuraren da suke a cikin kasar Bangaladesh.
Lambar Labari: 3481916    Ranar Watsawa : 2017/09/20

Bangaren kasa da kasa, kungiyar Amnesty International ta nuna wasu daga cikin hotunan da aka dauka ta hanyar tauraron dana dam dangane da halin da musulmin Myanmar suke ciki.
Lambar Labari: 3481909    Ranar Watsawa : 2017/09/18

Bangaren kasa da kasa, an raba kayan agai da Iran ta aike zuwa kasar Bangaladesh domin raba su ga ‘yan gudun hijira na Rohingya da ke zaune a kasar.
Lambar Labari: 3481901    Ranar Watsawa : 2017/09/16

Jakadan Rohingya A Masar:
Bangaren kas ada kasa, jakadan msuulmin Rohingya akasar Masar ya bayayna cewa, firayi ministan kasar Myanmar it ace Hitler a wannan zamani da muke ciki.
Lambar Labari: 3481892    Ranar Watsawa : 2017/09/13

Bangaren kasa da kasa, jagoran mabiya addinin buda na Tebet Dalai lama ya bayyana rashin jin dadinsa dangane da kisan da ake yi wa msuulmi 'yan kabilar Rohingya a kasar Myanmar.
Lambar Labari: 3481885    Ranar Watsawa : 2017/09/11

Bangaren kasa da kasa, Wasu alkaluma da Majalisar Dinkin Duniya tafitar sun nuna cewa musulmin Rohingya kimanin dubu 270 ne suka tsere daga kasar Myammar domin yin gudun hijira a kasar Bangaladash.
Lambar Labari: 3481880    Ranar Watsawa : 2017/09/09

Bangaren kasa da kasa, ministan harkokin wajen kasar Turkiya ya bayyana cewa za a gudanar da wani zaman a kasa da kasa kan batun matsalar da musulmin Rohingya a birnin new York.
Lambar Labari: 3481871    Ranar Watsawa : 2017/09/06

Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron gwamnatin Myanmar tare da 'yan addinin buda suna ci gaba da yin kisan kiyashi a kan musulmi 'yan kabilar rohingya.
Lambar Labari: 3481868    Ranar Watsawa : 2017/09/05

Bangaren kasa da kasa, kungiyar ISESCO ta bukaci da a gaggauta kwace lambar yabo da aka baiwa Suu kyi ta Nobel ba tare da wani ba ta lokaci ba.
Lambar Labari: 3481866    Ranar Watsawa : 2017/09/05