Tehran (IQNA) An gudanar da wani gangami na Falasdinawa mazauna Ramallah domin nuna goyon baya ga fursunonin Falasdinawa da ake tsare da su a gidajen yarin Isra'ila.
Lambar Labari: 3486995 Ranar Watsawa : 2022/02/28
Tehran (IQNA) wasu kungiyoyin farar hula aFalastinu sun yi kira zuwa ga haramta kayayyakin Isra’ila a garin Ramallah.
Lambar Labari: 3484927 Ranar Watsawa : 2020/06/25
Bangaren kasa da kasa, Gwamnatin kasar Nicaragua na shirin bude ofishin jakadanci a birnin Ramallah fadar mulkin gwamnatin Falastinawa.
Lambar Labari: 3483925 Ranar Watsawa : 2019/08/08
Cibiyar muslunci ta Azhar a kasar Masar ta yi kakkausar suka dangane da yadda jami'an tsaron Isra'ila suke yin amfani da karfi domin murkuhse Falastinawa fararen hula a yankin Jabal Raisan.
Lambar Labari: 3482941 Ranar Watsawa : 2018/09/01