iqna

IQNA

alkahira
Alkahira (IQNA) Ma'aikatar kula da harkokin kyauta ta kasar Masar ta sanar da bayyana sunayen wadanda suka cancanci shiga gasar cin kofin duniya karo na 30 na gasar haddar kur'ani mai tsarki daga kasar Masar.
Lambar Labari: 3489370    Ranar Watsawa : 2023/06/25

Tehran (IQNA) A safiyar yau ne aka gudanar da da'irar karatun kur'ani mai tsarki tare da halartar manyan makarantun kasar nan a masallacin Al-Noor da ke birnin Alkahira. A sa'i daya kuma, ma'aikatar kula da harkokin addini ta kasar Masar ta sanar da samar da azuzuwan kimiyyar addini ga jama'a da nufin yada ra'ayoyi masu matsakaicin ra'ayi a masallatai.
Lambar Labari: 3488090    Ranar Watsawa : 2022/10/29

Tehran (IQNA) gwamnatin kasar Masar ta rufe masallacin Sayyida Zainab da ke birnin Alkahira a yau saboda dalilai na kiwon lafiya.
Lambar Labari: 3486271    Ranar Watsawa : 2021/09/04

Tehran (IQNA) a jiya ne Allah ya yi wa Sheikh Mahmud Sukar babban malamin kur’ani na kasar Saudiyya rasuwa yana da shekaru 90.
Lambar Labari: 3484866    Ranar Watsawa : 2020/06/06

Tehran (IQNA)an rufe masallacin Sayyida Zainab na wani dan lokaci.
Lambar Labari: 3484643    Ranar Watsawa : 2020/03/21

Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudana da buda baki mafi girma  a kasar Masar a cikin wannan wata na Ramadana.
Lambar Labari: 3483627    Ranar Watsawa : 2019/05/10

Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini a kasar Masar ta sanar da bude cibiyoyin hardar kur’ani guda 70 a fadin kasar.
Lambar Labari: 3483438    Ranar Watsawa : 2019/03/09

Bangaren kasa da kasa, an ci gaba da gudanar da aikin gyaran masallacin Zaher Bibris da ke birnin Alkahira bayan tsawar aikin tun shekaru bakawai.
Lambar Labari: 3483065    Ranar Watsawa : 2018/10/22

Bangaren kasa da kasa, an nuna littafin (Kauna a cikin Kur’ani) na Ghazi bin Muhammad bin Talal Hashemi a baje kolin littafai na birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3482358    Ranar Watsawa : 2018/02/02

Bangaren kasa da kasa, an bude babban taron gidajen radiyon kr’ani na kasa da kasa karo na hudu a birnin Alkahira fadar mulkin kasar Masar.
Lambar Labari: 3482346    Ranar Watsawa : 2018/01/29

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da taron jami’an gidajen radio na kur’ani na duniya karo na hudu a kasar Masar.
Lambar Labari: 3482327    Ranar Watsawa : 2018/01/23

Bangaren kasa da kasa, jami’an tsaron kasar Masar sun dauki kwararan matakan tsaro a kusa da masallacin Imam Hussain (AS) da ke birnin Alkhira a daidai lokacin da ake tarukan tunawa da kawo kan Imam Hussain (AS).
Lambar Labari: 3482290    Ranar Watsawa : 2018/01/12

Bangaren kasa da kasa, an saka masallacin Abbas Hilmi da ke birnin Alkahira na kasar Masar a cikin wuraren tarihi na wannan kasa.
Lambar Labari: 3482258    Ranar Watsawa : 2018/01/01

Bangaren kasa da kasa, an samu wani kwafin dadden kur'ani mai tasrkia  cikin wani gini da 'yan ta'adda suka kai wa hari a Masar.
Lambar Labari: 3482235    Ranar Watsawa : 2017/12/25

Bangaren kasa da kasa, ana shirin gudanar da taron kasa da kasa na yin nazari a kan rubutun larabci da kuma wasu ayyukan rubutu na muslunci.
Lambar Labari: 3482104    Ranar Watsawa : 2017/11/15

Bangaren kasa da kasa, kwamitin da ke kula da littafai a Masar ya kore korafin da takfiriyawan salafiyya na kasar ke yi kan cewa akwai littafan mazhabar shi’a a wajen baje kolin littafai na kasar.
Lambar Labari: 3481201    Ranar Watsawa : 2017/02/05

Bangaren kasa da kasa, Jami'an tsaron kasar Masar sun cafke daya daga cikin mutanen da ake zargi da hannu a harin da aka kai kan majami'ar mabiya addinin kirista a birnin Alkahira.
Lambar Labari: 3481108    Ranar Watsawa : 2017/01/06

Kamfanin dilalncin labaran kur'ani na iqna ya habarta cewa ya nakalto daga shafin Press TV cewa, Kungiyar ta sanar da hakan ne a shafinta na yanar gizo, inda ta bayyana hakan a matsayin wani babban aikin jihadi.
Lambar Labari: 3481036    Ranar Watsawa : 2016/12/14

Bangaren kasa da kasa, bayan harin ta’addancin da aka kai kan wata coci a birnin Alkahira na kasar Masar, an ta nema aya ta 32 a cikin surat Ma’idah wadda ta haramta kisan ran dan adam.
Lambar Labari: 3481033    Ranar Watsawa : 2016/12/13

Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taron kawara juna sani kan ma’anar kyamar musulunci wanda zai gudana a birnin Alkahira na kasar Masar.
Lambar Labari: 3480937    Ranar Watsawa : 2016/11/13