<?xml version="1.0" encoding="utf-8"?><rss version="2.0">
	<channel>
		<title>Labaran Kasa Da Kasa Kan Kur'ani</title>
		<link>http://www.iqna.ir</link>
        <description>IQNA,a Window to Spiritual World</description>
<item><title>Za A Gudanar Da Zaman Taro Kan fadakar Musulmi A Yankin Gabas Ta Tsakiya</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1010027</link><description>Bangaren siyasa da zamantakewa, ana shirin gudanar da zaman taro kan fadakar al'ummar musulmi da larabawa a yankin gabas ta tsakiya da kuma tasirin haka a cikin sauran kasashe da ma ban a musulmi ba kamar yankunan nahiyar turai da sauransu.
</description></item><item><title>Hare-Haren Da Ake Kai Wa Kan Musulmi Sun Karu A Kasar Amurka A Lokacin Karatowar Zabe</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1010029</link><description>Bangaren kasa da kasa, a daidai lokacin da zabuka ke ci gaba da karatowa  akasar Amurka kyamar musulmi a kasar na ci gaba da karuwa musamman a bangaren wadanda bas u boye tsananin kiyayyarsu da addinin muslunci da musulmi a kasar.
</description></item><item><title>Musulmin kasar Birtaniya Za Su Gudanar Da Maulidin Imam Ali (AS)</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1010034</link><description>Bangaren kasa da kasa, musulmin kasar Birtaniya suna shirin gudanar da wani bababn taro na maulidin shugaban muminai na duniya Imam Ali dan Abu Talib (AS) a ranar goma sha uku wata Rajab da nufin raya wannan rana mai albarka.
</description></item><item><title>A Kasar Malazia Za A Bude Wata Kasuwa Ta Yawan Shakatawa Ga Musulmi</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1010032</link><description>Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga kasar Malazia sun habarat cewa an ashirin bude wata bababr kasuwa ga masu zuwa yawan shakatawa a kasar musulmi wadda za ta kunshi kayyaki na addini da suka hada da na al'adu da da ilimin muslumi.
</description></item><item><title>Ma'aikatar Al'adu A Tunisia Ta Yi Allawadai da rusa Wurare Masu Albarka A kasar</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1010036</link><description>Bangaren kasa da kasa, ma'akatr al'adu ta kasar Tunisia ta fitar da wani bayani da acikinsa ta yi kakakusar suka da yin Allawadai da ayyukan dabbanci da wasu daga wahabiyawan kasar suke aiktawa na rushe muhimamn wurare masu albarka da tarihi na kasar tare da kafirta sauran musulmi.
</description></item><item><title>Makircin Da Saudiyya Take Kitsawa Al'ummomin Yankin Gabas Ta Tsakiya Na Babban Hadari</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1010037</link><description>Bangaren siyasa, makircin da gwamnatin wahabiyawan Saudiya take kitsawa al'ummomin yankin gabas ta tsakiya na tatatre da babban hadari da zai iya kaiwa ga wani rikici da ba a san karshen shi ba musamman a kasahen Syria da Bahrain.
</description></item><item><title>Jami'an Tsaron Bahrain Da Na Saudiyya Sun Rusa Masallacin Abu Talib A Garin Hamad</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1009460</link><description>Bangaren kasa da kasa, jami'an tsaron kasar Bahrain da sojojin Saudiyya ke rufa ma baya sun rusa masallacin Abu talib da ke garin Hamad a kusa da birnin Manama da nufin ci gaba da murkushe boren da al'ummar kasar ke yin a neman sauyin siyasa da mulki zuwa ga demokradiyya.
</description></item><item><title>An Gudanar Da Taron Baje Koli Na Hotuna Mata Musulmi A birnin New York </title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1009457</link><description>Bangaren al'adu da fasaha, an ashirin gudanar da wani babban taro na tunawa da jagoran juyin juya halin muslunci a jamhuriyar musulunci ta Iran marigayi Imam Khomenei wanda babbar majalisar malaman addinin muslunci ta kasar za ta dauki nauyin shiryawa da gudanarwa.
</description></item><item><title>Ana Shirin Bude Wani Gidan Radio A Garin Gaza Mai Suna Sautin Azhar</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1009072</link><description>Bangaren kasa da kasa, babban malamin addinin muslunci na jami’ar Azhar ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a bude wani gidan radiyo mai suna sautin Azhar a garin Gaza mai suna sautin Azahar wanda zai rika watsa shirin addini ga al’ummar wannan yanki.</description></item><item><title>Za A Kai Gwamnatin Saudiyya Kara A Gaban Kotun Duniya Saboda Laifukan Nuna Wariya</title><link>/ha/news_detail.php?ProdID=1009071</link><description>Bangaren kasa da kasa, mabiya tafarkin mazhabar iyalan gidan manzon Allah za su kai gwamnatin Saudiyya kara a gaban kotun manyan laifuka ta duniya saboda matakan rashin imani da nuna wariya ga ‘yan asalin kasar da take nunawa saboda suna bin tafarkin iyalan gidan manzon Allah tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi da iyalan gidansa tsarkaka.</description></item></channel></rss>

